Bayani kan sabuwar kungiyar 'yan Arewa da ke da'awar kawo shugabanci na gari
Nov 23, 2024•18 min
Episode description
A cikin wannan shirin Tambaya da amsa,masu sauraro sun bukaci karin haske a kan wannan kungiya ta 'yan Arewa da tsohon gwamnan Kano Ibrahim Shekarau ke shugabanta.
Akwai wasu daga cikin amsoshin tambayoyin masu saurare daga nan sashin hausa na Rfi.
For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android
Open in Metacast