Manoman albasa sun tafka hasara a Nijar saboda rashin dacen iri
May 06, 2025•20 min
Episode description
Shirin Muhalllinka Rayuwarka’ ya yada zango ne a jihar Maraɗi ta Jamhuriyar Nijar, inda ɗimbin manoman albasa suka shiga halin ‘ni ƴasu’ sakamakon yadda ƙaddara ta sa suka yi kiciɓis da mugun irin albasa, lamarin da ya sa suka tafka asara.
For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android
Open in Metacast