Manoma sun koka akan matakan gwamnatin Najeriya na karya farashin abinci
Mar 26, 2025•20 min
Episode description
Manoma a Najeriya na cigaba da kokawa dangane da matakin da gwamnatin Najeriya ta ɗauka na karya farashin kayan gona a daidai lokacin da ƙasar ke ƙokarin samar da wadatar abinci.
For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android
Open in Metacast