Jigawa ta yi haɗin gwiwa da Saudiyya don haɓaka noman dabino
Apr 26, 2025•20 min
Episode description
A wannan makon shirin ya mayar da hankali ne kan hadin gwiwa da Gwamnatin jihar Jigawa ta yi da wani babban kamfanin samar da dabino na kasar Saudiyya da kuma wani kamfanin ƙwararru da bunkasa harkokin noma na Najeriya. Babbar manufar wannan haɗin gwiwar ita ce bunƙasa noman dabino a jihar, ta hanyar bullo da dabarun noma na zamani, da musayar fasahohi, da kuma samar da jarin noma.
For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android
Open in Metacast