Sabuwar gwamnatin riƙon ƙwarya ta fara aiki a Jamhuriyar Nijar - podcast episode cover

Sabuwar gwamnatin riƙon ƙwarya ta fara aiki a Jamhuriyar Nijar

Mar 29, 202520 min
--:--
--:--
Listen in podcast apps:
Metacast
Spotify
Youtube
RSS

Episode description

Sabuwar gwamnatin riƙon ƙwarya ta fara aiki a Jamhuriyar Nijar, bayan da aka kaddamar da fara aikin ƙudurorin da taron ƙasar na watan Fabarairu ya bayar da shawarar aiwatarwa.
A Najeriya hukumar Kwastam ta janaye haraji a kan dukkanin kayayyakin asibiti da magungunan da ake shigar da su ƙasar daga ƙasashen ƙetare.
Mummunar girgizar kasa ta rutsa da gwamman mutane a ƙasashen Myanmar da Thailand.

For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android
Open in Metacast
Sabuwar gwamnatin riƙon ƙwarya ta fara aiki a Jamhuriyar Nijar | Mu Zagaya Duniya podcast - Listen or read transcript on Metacast