Gudunmawar da marigayi Jimmiy Carter ya bai wa Afirka da Gabas ta Tsakiya
Jan 04, 2025•20 min
Episode description
Daga cikin labarun da shirin wannan makon ya waiwaya akwai yadda ɗaruruwan mutane mazauna ƙauyuka aƙalla 50 suka tsere daga muhallansu saboda barazanar da ƙasurgumin ɗan ta’adda Bello Turji yayi na kai musu farmaki, a ranar 1 ga watan Janairun da ya gabata. Sai kuma waiwayar rawar da tsohon shugaban Amurka marigayi Jimmiy Carter ya taka wajen samar da zaman lafiya a Yankin Gabas ta Tsakiya.
For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android
Open in Metacast