Barazanar da fannin lafiya ke fuskanta kan ficewar likitoci daga Najeriya
Jan 27, 2025•10 min
Episode description
Shirin lafiya Jari ce na wannan makon ya taɓo batun yadda kwararrun likitoci ke tserewa daga Najeriya, inda wasu alkaluma suka nuna cewa a cikin shekaru biyar da suka gabata, sama da likitoci dubu 16 suka fice daga ƙasar don yin aiki a wasu ƙasashen ketare, lamarin da ke barazana ga tsarin kula da lafiya a ƙasar.
Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin tare da Azima Bashir Aminu............
For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android
Open in Metacast