Kashi na 2
Mar 02, 2022•10 min•Ep. 2
Episode description
Shirin ya tattauna da Fatima Fuad Hashim mai shafin @opendiariesng kan ayyukan da kungiyarta ke yi na horas da mata sana'o'in hannu don dogaro da kansu da kuma ayyukan samar da rijiyoyi a wasu kauyukan da ke da karancin ruwan sha a arewacin Najeriya.
For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android
