An kamala zaben wakilan kungiyar yan Fim a jihar Kaduna
Dec 12, 2021•20 min
Episode description
A cikin shirin duniyar fina-finai,Hawa Kabir ta samu tattaunawa da masu ruwa da tsaki a harakar fim yan lokuta bayan kamala zaben wakilan MOPAN a jihar Kaduna.
Makomar duniyar Fim,hanyoyin kawo karshen baraka a wannan duniya na daga cikin manyan batutuwa da Hawa ta samu tattaunawa da bakin na ta.
For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android
Open in Metacast