Yadda Yawan Harsuna Da Kabilun Najeriya Zai Amfane Ta - podcast episode cover

Yadda Yawan Harsuna Da Kabilun Najeriya Zai Amfane Ta

Oct 05, 202229 min
--:--
--:--
Download Metacast podcast app
Listen to this episode in Metacast mobile app
Don't just listen to podcasts. Learn from them with transcripts, summaries, and chapters for every episode. Skim, search, and bookmark insights. Learn more

Episode description

Wata kididdiga da jaridar Vanguard ta fitar a 2017 ta bayyana cewa akwai kabilu da ke amfani da harsuna 371 a fadin Najeriya.

Ta yaya wadannan kabilu za su fahimci junansu su zauna lafiya har su amfani kansu da kasarsu?

Saurari cikakken shirin Daga Laraba domin jin yadda masana da ’yan Najeriya suka bayyana hanyoyin da za a bi wurin cudar guna da man jikinta.

For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android