Yadda 'Yan Siyasa "Ke Mayar Da Matasa 'Yan Kwaya"
Sep 01, 2021•30 min
Episode description
Idan kuna biye da mu a shirye-shiryenmu biyu da suka gabata, mun tattauna a kan matsalar shaye-shaye, sannan muka duba wadanda ke amfana da harkar shaye-shayen a Najeriya.
A wannan karon kuma mun mayar da hankali ne a kan rawar da ake zargin ’yan siyasa na takawa wajen gurbata wa matasa tarbiyya, da lalata musu makoma ta hanyar saka su shaye-shaye don su cimma wata manufarsu ta siyasa.
For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android
