Wane Ne Bola Ahmed Tinubu? Bayani Daga Dattawan Legas - podcast episode cover

Wane Ne Bola Ahmed Tinubu? Bayani Daga Dattawan Legas

Mar 08, 202329 min
--:--
--:--
Download Metacast podcast app
Listen to this episode in Metacast mobile app
Don't just listen to podcasts. Learn from them with transcripts, summaries, and chapters for every episode. Skim, search, and bookmark insights. Learn more

Episode description

Shirin Daga Laraba na wannan karo ya yi wasu tambayoyi masu kalubale ga shugaban kasar Najeriya mai jiran gado game da lafiyarsa, da kuma kaifin basirarsa.

Shin Bola Ahmed Tinubu zai iya tafiyar da harkokin mulkin Najeriya fiye da Muhamadu Buhari?

Ku surari shirin Daga Laraba na wannan mako ku ji amsoshin duka tambayoyin namu.



For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android