Ribar Da ’Yan Najeriya Za Su Samu Daga Hulda Da China - podcast episode cover

Ribar Da ’Yan Najeriya Za Su Samu Daga Hulda Da China

Sep 11, 202429 min
--:--
--:--
Download Metacast podcast app
Listen to this episode in Metacast mobile app
Don't just listen to podcasts. Learn from them with transcripts, summaries, and chapters for every episode. Skim, search, and bookmark insights. Learn more

Episode description

Dangantaka ko alaka a tsakanin Najeriya da  China tana ƙara yaukaka, musamman a baya-bayan nan. 

Ko a kwanan nan, Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya jagoranci wata tawaga zuwa kasar ta China domin halartar taron kyautata alakar kasuwanci tsakaninta da kasashen Afirka. 

Shirin Daga Laraba na wananan mako zai tattauna a kan ko mecece ribar ’yan Najeriya a irin wannan dangantakar?

For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android