Mun Fi Son Mulkin Sojoji —Al’ummar Nijar - podcast episode cover

Mun Fi Son Mulkin Sojoji —Al’ummar Nijar

Aug 23, 202327 min
--:--
--:--
Download Metacast podcast app
Listen to this episode in Metacast mobile app
Don't just listen to podcasts. Learn from them with transcripts, summaries, and chapters for every episode. Skim, search, and bookmark insights. Learn more

Episode description

A yanzu ana sati na 4 da juyin mulkin jamhuriyar Nijar da aka yi a ranar 26 ga watan Yulin 2023. 

Ana ta kai ruwa rana domin ganin an dawo kan tsarin dimokradiyya, inda ECOWAS ta ke son ganin an samu daidaito da ƙarfin soji. Amma 'yan Nijar na bukatar sojoji su ci gaba da mulki a ƙasa, sakamakon yadda suke zanga-zangar nuna goyon baya


Shirin Daga Laraba na wannan mako, ya duba dalilin da ya sa ECOWAS ta nace a dawo tsarin dimokraɗiyya idan har 'yan kasar ba su buƙata.

For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android