Kokarin Da Gwamnati Ke Yi A Yakar ’Yan Ta'adda - podcast episode cover

Kokarin Da Gwamnati Ke Yi A Yakar ’Yan Ta'adda

Apr 20, 202230 min
--:--
--:--
Download Metacast podcast app
Listen to this episode in Metacast mobile app
Don't just listen to podcasts. Learn from them with transcripts, summaries, and chapters for every episode. Skim, search, and bookmark insights. Learn more

Episode description

Yawan hare-haren da ’yan ta’adda ke kaiwa kan jama'ar da ba su ji ba, ba su gani ba a jihohin Katsina, Zamfara, Sakkwato, Kebbi, Neja da Kaduna, ya sa shakku a zukatan ’yan Najeriya bisa kokarin da Gwamnati ke cewa tana yi.

Shirin Daga Laraba na wannan mako ya binciko irin kokarin da gwamnatin ke yi a matakin kasa da jihohin da abin ya fi shafa.

For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android