Dalilan Mutuwar Kishin Kasa A Zukatan 'Yan Najeriya
Oct 06, 2021•48 min
Episode description
Jama'a da dama na mamakin yadda 'yan Najeriya basa kishin kasarsu. Shirin Daga Laraba na wannan karon ya bankado dalilan da suka harzuka da yawa daga cikin 'yan Najeriyan har aka wayi gari kasar ta fita daga ransu.
Wasudai na ganin soyayya tana wanzuwa idan kowane bangare na amfana, amma 'yan Najeriya sunce manyan kasar ba ta su sukeyi ba.
Ayi Sauraro lafiya.
For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android
