Ainihin Halin Da Harkar Ilimi Ke Ciki A  Jihar Kebbi - podcast episode cover

Ainihin Halin Da Harkar Ilimi Ke Ciki A Jihar Kebbi

Jun 29, 202230 min
--:--
--:--
Download Metacast podcast app
Listen to this episode in Metacast mobile app
Don't just listen to podcasts. Learn from them with transcripts, summaries, and chapters for every episode. Skim, search, and bookmark insights. Learn more

Episode description

Batun lalacewar harkar ilimi a Jihar Kebbi ba sabon labari bane a kunnuwan 'yan Najeriya, musamman batun daliban da ke jarrabawar sharar fagen shiga jami'a.

An jima ana kwarmata batun lalacewar gine-gine da rashin kwararrun malamai da kayan koyarwa a jihar, domin samar da ilimi mai inganci.

A wannan karon, shirin Daga laraba ya yada zango a bangaren ilimin Jihar Kebbi domin bankado irin badakalar da bangaren ke ciki da niyyar neman mafita. 

For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android