Abin Da Muka Gani A Dabar ’Yan Ta’adda
Apr 13, 2022•30 min
Episode description
Satar mutane domin karbar kudin fansa ya zama ruwan dare a Najeriya.
A wane hali mutanen da ake sacewa ke tsintar kansu a hannun masu garkuda da mutane da kuma bayan an sako su?
Shin yaya wadanda ke satar mutane ke tunani?
For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android
