Ƙarin bayani kan ikon Majalisan Dattawa da ta Wakilai a Najeriya
Dec 28, 2024•21 min
Episode description
Shirin 'Tambaya da Amsa na wannan makon tare da Nasiru Sani ya amsa wasu daga cikin tambayoyin masu sauraro ciki har da masu neman ƙarin bayani kan wace tafi ƙarfin iko tsakanin Majalisun Najeriya biyu wato Dattawa da ta Wakilai.
For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android
Open in Metacast