Irin kulawar da ya kamata iyaye su bai wa ƴaƴansu a yanayi na hunturu
Dec 09, 2024•10 min
Episode description
Shirin lafiya jari ce a wannan makon ya yi duba ne kan cutukan da ke barazana a lokacin sanyi, baya ga shawarwari kan yadda iyaye za su kula da lafiyar yaransu a irin wannan lokaci, musamman ganin cewa yaran ne sanyi ya fi yiwa illa fiye da manya.
Dai dai lokacin da iskar hunturu ta fara kaɗawa a sassan jamhuriyar Nijar, jihar Difffa na sahun jihohin da wannan matsala ke tsananta matuka ta yadda a kowacce shekara ake ganin tarin waɗanda sanyi kan yiwa lafiyarsu illa.
Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin tare da Azima Bashir Aminu.......
For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android
Open in Metacast