Ƙananan kamfanoni na taka rawa wajen bunkasa tattalin arzikin yankin Sahel - podcast episode cover

Ƙananan kamfanoni na taka rawa wajen bunkasa tattalin arzikin yankin Sahel

Mar 26, 202510 min
--:--
--:--
Listen in podcast apps:
Metacast
Spotify
Youtube
RSS

Episode description

Shirin Kasuwa akai miki dole na wanan makon tareda Ahmed Abba ya yada zango ne jihar  Maradi dake  jamhuriyar Nijar, inda ya mayar da hankali kan rawar da kannan kamfanoni ke takawa wajen bunkasa tattalin arzikin kasar dake yankin Sahel.

Ku latsa alamar sauti domin jin cikakken shirin......

For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android
Open in Metacast
Ƙananan kamfanoni na taka rawa wajen bunkasa tattalin arzikin yankin Sahel | Kasuwanci podcast - Listen or read transcript on Metacast