Ƴan China da ke Najeriya sun gudanar da bikin sabuwar shekararsu
Jan 28, 2025•10 min
Episode description
Shirin Al’adun mu na gado na wannan makon ya mayar da hankali ne ga bukuwan sabuwwar shekara na ƴan ƙasar China, bukukuwan da aka gudanar a sassa daban daban na duniyar. A Najeriya, ƴan China ba su yi ƙasa a gwiwa ba wajen gudanar da wannan biki a biranen Abuja da kuma Lagas, wanda ya samu halarta jama’a baki daga ciki da waje.
Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin tare da Abdoulaye Issa.........
For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android
Open in Metacast