Yadda tsamin alaƙar gwamnati da Sarakuna ke raunata Masarautun gargajiya
Feb 11, 2025•9 min
Episode description
Shirin 'Al'adunmu na Gado' tare da Abdoulaye Issa a yau mayar da hankali kan rashin jituwar dake faruwa tsakanin gwamnoni a Najeriya da kuma ɓangaren Sarakunan gargajiya wanda har takai ga wasu jihohin na rushe Masarautu suna kuma kirkirar sababbi.
A ‘yan shekarun nan, an sami irin wanann takun saka a jihohi irin Kano da Sokoto da Adamawa da kuma Katsina dukkaninsu a sassan Arewacin Najeriyar, inda masana tarihi da al’adu ke kallon al’amarin a matsayin barazana ga tsarin Sarautar mai dogon tarihi.
Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin.
For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android
Open in Metacast