Yadda Gwamnan Adamawa Alhaji Umaru Fintiri ya ƙara yawan Masarautun jihar
Feb 25, 2025•10 min
Episode description
Shirin ''al'adunmu na gado'' tare da Abdoulaye Issa a wannan mako ya leƙa jihar Adamawa ta yankin arewa maso gabashin Najeriya don duba yadda gwamnatin Jihar ta ƙara yawan Masarautu a wannan jiha tun cikin shekarar da ta gabata.
Ku latsa alamar sauti don sauraren cikakken shirin.
For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android
Open in Metacast