Tattaunawa da Mai Martaba Sarkin Nassarawa a Najeriya
Nov 21, 2024•10 min
Episode description
A yau shirin al’adun zai je jihar Nassarawa inda muka samu zantawa da mai Martaba Sarkin Nassarawa,daga bisani za mu je Jamhuriyar Nijar inda zamu duba koma bayan wakokin gargajiya a cikin al’umma.
For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android
Open in Metacast