Tasirin suturar ƙabilar Dagomba da ke ci gaba da mamaye sassan Ghana
Apr 29, 2025•10 min
Episode description
Shirin al'adunmu na gado tare da Oumarou Sani a wannan mako ya mayar da hankali ne kan al'adun ƙabilar Dagomba a ƙasar Ghana, ƙabilar da ke ci gaba da mamaya a wannan ƙasa ta yammacin Afirka suk da kasancewarta wadda a baya tafi ƙarfi a yankin arewacin ƙasar.
Yanayin suturun wannan ƙabila na daga cikin abin da ke jan hankalin jama'a, musamman yanayin hularsu wadda ke da nufin ko kuma ma'anar zaman lafiya.
Suturun wannan ƙabila dai akan saƙa su da hannu ne.
Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin.
For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android
Open in Metacast