Aikin ƙwado da linzami na fuskantar barazanar disashewa
Mar 25, 2025•10 min
Episode description
shirin Al'adun Mu na Gado na wanan makon tareda Abdoulaye Issa ya leka Jihar Maradin Jamhuriyar Nijar inda al’adar aikin kwado da lizzami da aka share shekaru ana yin sa da hannu ke fuskantar barazanar samun babban koma baya sakamakon wasu sabbin na’urori ko teloli na zamani da aka samu masu aiki da Computer wadanda ke zuba wannan aiki ga riguna cikin gaggawa.
Ku shiga cikin alamar sauti domin sauraron shirin....
For the best experience, listen in Metacast app for iOS or Android
Open in Metacast